Saurara a: Apple Podcast | Spotify | RSS
Jummai mai dauke da cikin wata tara ta tsere daga garinsu da ke Nassarawa a Arewacin Najeriya bayan jin karar harbe-harbe! Wannan ba shine karo na farko da take tserewa tashin hankali ba.
A cikin wannan shirin na #BIRBISHINRIKICI, mun ba da labarin asarar da sukayi da kuma gudun hijira.
Mai Gabatarwa: Rukayya Saeed
Marubuciya: Sabiqah Bello
Muryoyin Shiri: Sabiqah Bello
Fassara: Rukayya Saeed
Edita: Aliyu Dahiru
Furodusa: Alamin Umar
Babban Furodusa: Anthony Asemota
Babban Mashiryi: Ahmad Salkida
Jummai, who is nine months pregnant, fled her hometown in Nassarawa, Northern Nigeria, amid the sound of gunfire. This was not her first time escaping violence. The program “BIRBISHINRIKICI” highlights the struggles of such forced migrations and losses.
The production includes several contributors: Rukayya Saeed as the presenter and translator, Sabiqah Bello as the writer and voice, and Aliyu Dahiru as the editor. Alamin Umar and Anthony Asemota served as producers, with Ahmad Salkida as the lead planner. The podcast is available on Apple Podcast, Spotify, and through RSS feeds.