Sun. May 4th, 2025
Occasional Digest - a story for you

Saurara a: Apple Podcast | Spotify | RSS


Jummai mai dauke da cikin wata tara ta tsere daga garinsu da ke Nassarawa a Arewacin Najeriya bayan jin karar harbe-harbe! Wannan ba shine karo na farko da take tserewa tashin hankali ba.

A cikin wannan shirin na #BIRBISHINRIKICI, mun ba da labarin asarar da sukayi da kuma gudun hijira.


Mai Gabatarwa: Rukayya Saeed

Marubuciya: Sabiqah Bello

Muryoyin Shiri: Sabiqah Bello

Fassara: Rukayya Saeed

Edita: Aliyu Dahiru

Furodusa: Alamin Umar

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida

Jummai, who is nine months pregnant, fled her hometown in Nassarawa, Northern Nigeria, amid the sound of gunfire. This was not her first time escaping violence. The program “BIRBISHINRIKICI” highlights the struggles of such forced migrations and losses.

The production includes several contributors: Rukayya Saeed as the presenter and translator, Sabiqah Bello as the writer and voice, and Aliyu Dahiru as the editor. Alamin Umar and Anthony Asemota served as producers, with Ahmad Salkida as the lead planner. The podcast is available on Apple Podcast, Spotify, and through RSS feeds.

Source link

Leave a Reply