Mon. Jun 3rd, 2024
Occasional Digest - a story for you

Saurara a: Apple Podcast  | Google Podcast |  Spotify  |  Buzzsprout  |  RSS


A jihar Borno dake arewa maso gabashin Najeriya, sojojin Najeriya sun kama dubban mutane a tsakanin shekarar 2015 zuwa 2016, a yunkurinsu na dakile hare-haren Boko Haram. Da yawa daga cikin wadanda aka kama ‘yan gudun hijira ne. Modu Bukar na daya daga cikinsu. Ya ce sojoji a sansanin ‘yan gudun hijira ne suka shaida masa cewa an dauke shi ne domin ya koyi sana’a har na tsawon watanni uku. Daga karshe ya kare ne a gidan yari na tsawon shekaru shida.


Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim

Marubuciya:Hauwa Shafii Nuhu

Muryoyin shiri: Aliyu Dahiru

Fassara: Zubaida Baba Ibrahim

Edita: Aliyu Dahiru 

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida


Support Our Journalism

There are millions of ordinary people affected by conflict in Africa whose stories are missing in the mainstream media. HumAngle is determined to tell those challenging and under-reported stories, hoping that the people impacted by these conflicts will find the safety and security they deserve.

To ensure that we continue to provide public service coverage, we have a small favour to ask you. We want you to be part of our journalistic endeavour by contributing a token to us.

Your donation will further promote a robust, free, and independent media.

Donate Here

Source link

Discover more from Occasional Digest

Subscribe now to keep reading and get access to the full archive.

Continue reading